Monday, July 27, 2020

DAUKAR FANSA na Nasir Ibrahim Umar



A yadda ta ce, wai dole ne ta dauki fansar iyayenta, ko da kuwa yin hakan na iya zama sanadin salwantar rayuwarta.
Sai dai kuma, ta furta hakan ne tun sa'ar da take zaune a kasar Labanon kafin ta sauka a kasar haihuwarta. wanda nan ne tushen faruwar al'amarin.
Watanni uku da zuwanta, sai abubuwa suke sauya a wajenta, domin kuwa tana nema ta kashe, ana nema a kashe ta.

No comments:

Post a Comment

RANAR HAUSA: ƘUNGIYAR HAUSA TA BUK TA CIRI TUTA

 RANAR HAUSA: ƘUNGIYAR HAUSA TA BUK TA CIRI TUTA Nabila Muhammad Ƙungiyar Hausa ta BUK ƙarƙashin jagorancin Kabiru Yusuf Fagge wanda aka fi ...