Sunday, June 7, 2020

YADDA TARON GABATAR DA LITTAFIN RUBUTUN FIM ZAI KASANCE RANAR LITININ 8




YADDA TARON GABATAR DA LITTAFIN RUBUTUN FIM ZAI KASANCE RANAR LITININ 8 Ga Watan June, 2020
(1) 11:00-11.05 - Bude taro da addu'a
(2) 11:.05- 11:15 - Jawabin Maraba - Malam Khalid Musa
(3) 11:15-11:35 - Sharhin Littafin Rubutun Fim
Professor Yusuf M. Adamu
(4) 11:35-11:45 - Gudunmawar Marubuta a shirin Fim -
Ado Ahmad Gidan Dabino (MON).
(5) 11:45-11:55 - Nasabar dake tsakanin gundarin labari da tsara labarin fim - Rahma Abdulmajid
(7) 11:55- 12:05 Kasuwancin zamani na littattafai da finafinan Hausa - Bala Anas Babinlata
(6) 12:05-12:20 - Gabatar da littafin Rubutun Fim - Shugaban Hukumar tace fina-finai ta Kano, -
Alh. Isma'ila NaAbba (Afalakallah)
(8) 12:20-12:35 - Jawabin Gabatarwa daga Manyan Baki
(9) 12:35-12:45 - Gajerun Jawabai daga Baki na Musamman
(10) 12:45- 12:55 - Jawabin Godiya da kammala taro - Dr. Ahmad Sarari National President MOPPAN
(11) 12:55- 01:00 Rufe taro da addu'a.

YADDA ZA A SAYI LITTAFIN RUBUTUN FIM
Za a sayi Littafin Rubutun Fim ta wannan Account No.
0020424793 GTBank.
Kudin littafi N1000 ne
Wadanda suke a Kano, ko suke da masu karbar musu a Kano za a sanar dasu a in da zasu karba. Ga Masu sayen electronic copy zasu same shi a wannan link din.
Karin bayani, duk mai son sayen littafin Rubutun Fim don koyon rubutu, sayen Electronic copy zai fi fa'ida, saboda shi akwai support email da za a iya tuntubar marubucin kai tsaye don neman shawarwari da karin bayani.
Za a samu shafin taron gobe Litinin 8 ga watan June 2020 a wannan shafin.

No comments:

Post a Comment

RANAR HAUSA: ƘUNGIYAR HAUSA TA BUK TA CIRI TUTA

 RANAR HAUSA: ƘUNGIYAR HAUSA TA BUK TA CIRI TUTA Nabila Muhammad Ƙungiyar Hausa ta BUK ƙarƙashin jagorancin Kabiru Yusuf Fagge wanda aka fi ...